Na💕Xarah~B~B💕
~71-75~
Zaune suke suna fira cikin jin dadi da farin ciki abin gwanin sha'awa "Dad kaga mun kusa fara exam, Plz dad idan mun qare inson inje katsina nida Zarah gurin Ammi muyi hutun mu acan plz Dad, ta qarashe maganar cikin shagwa6a" Dad yana murmushi yace Amratu kinsan bana son kiyi nesa damu fa, Amrah cikin shagwa6a tace plz dad nafa dade banje ba plz, yace ok Allah ya kaimu tym din, cewar dady suka ansa da "amin" Mum da tunda suka fara mgn kallon su kawai take tana murmushin su na manya, Mum bakice komai ba fa, cewar Amrah, Allah ya kaimu lokacin cewar Mum, Amrah ta ansa da "amin"
Anan Amrah ta bar iyayen nata bayan ta masu saida safe ta wuce room dinta, ta shigarta kuwa Shirin bacci tayi, bayan ta kwanta ne taji qarar wayar ta alamar ana kiran ta, Hubbyn ta, ta gani ya fito kan screen 6aro 6aro, bayan da daga wayar suka gaisa anan kuma suka cigaba da soyewar su, can kuma naji a dayan 6angaren yana fadin "My luv" daman kuma sai yayi shiru, daman me? Cewar Amrah, Plz hubby feel free nd say what ever u want to say plz, daman ina buqatar kudi ne, ajiyar zuciya Amrah tayi sa'annan tace daman wannan ne ka kasa fadaman, ok bakomai kamar nawa kake buqaka?ganin baya da niyar magana yasa tace 20k zasu ishe ka? Cikin rawar murya yace "eh zasu ishe ni my luv" Tnx alot Allah ya saka maki da alkhairi, Amrah ta 6ata rai kamar yana ganin ta tace "No need" kafi karfi komai a wurina hubby insha Allah gobe zan shigo ma dasu......Urs💕Zarah~B~B💕
~75-80~
Am srry na daina cewar Farouk, ok tnx gud nyt Farouk ya ansa da ok swt drm bye bye ta katse wayar.
Har bacci ya suma daukar ta sai taji alamar text ya shigo wayar ta kamar bazata duba ba kuma sai ta duba taga number Hubbyn tace tayi murmushi ta fara karanta wa kamar haka
"Words alone will never be able to express the depth of my luv 4 you".
Gud nyt my luv" Swt drm " Tnx alot once again bye.
Ajiyar zuciya tayi tare da fitar da wani iska huuuuuuuuuuuu sa'annan ta aza wayar akirjinta ta lumshe idonta tare da fadin" I really love u Farouk" ahaka har sarkin barayin ya sace ta.
Bangaren Farouk kuwa murna kawai yakeyi bt acikin zuciyar shi yana tunanin ta ina zai 6ulluwa lamarin don shi har ga Allah bason Amrah yakeyi ba hasalima Aminiyar ta yake so{Ni ku Xarah nace me😳hankalin ka daya kuwa Farouk? Me kake Shirin yi ne? Ganin banida mai ansa man tambayoyina yasa naja baki na😷}
Musty ne ya shigo ganin abokin shi bai masan da shigowarshi ba yasa shi dafa kafadar shi, cikin tsoro Farouk ya juya don ganin waye, ganin musty atsaye yasa shi yin ajiyar xuciya, lafiya kuwa kake Farouk? Cewar musty, yace abokina bazan 6uye maka ba a gaskia ina cikin wata damuwa, musty yace meke damun ka?
Farouk yace musty a gaskia ni bason Amrah nake ba hasalima Aminiyar ta nake so, musty yace wat😳kasan mekake fada kuwa Farouk?.....Urs💕Zarah~B~B💕
😘Fatima~Bello~Bala😘.
No comments:
Post a Comment